Wasanni

Wasanni

An ba Sunday Oliseh shawara

An shawarci sabon Kocin kungiyar kwallon kafa ta kasa wato Mista Sunday Oliseh da ya ba duk ‘yan wasan da ke gida da waje damar gwada kwarewarsu a fil

Najeriya za ta hadu da Nijar a wasan sada zumunta

Ana sa ran kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles za ta kece raini da Nijar a wasan sada zumunta da zai gudana a ranar 8 ga watan gobe. Hukumar shirya

Magoya bayan Nasarawa United sun zabi sababbin shugabanni

kungiyar Magoya Bayan Kulob din Nasarawa United na Jihar Nasarawa ta zabi sabon shugabanta. A wata sanarwa da aka raba wa manema labarai a Lafiya, kun

Rashin biyan albashi ne matsalar kulob din Taraba United – Daraktar wasanni

Daraktan wasanni a maaikatar wasannin da matasa ta jJhar Taraba uwargida Yosie Daniel ta ce rashin biyan ’yan wasan kungiyar kwallon kafa mallakar Jih

An zabi Andre Iniesta a matsayin Kyaftin din FC Barcelona

A ranar Litinin da ta gabata ne ’yan kwallon kulob din FC Barcelona da ke Sifen suka gudanar da zabe a asirce na wanda zai gaji tsohon dan kwallonsu d