Wasanni

Wasanni

…Watakila Daniel Amokachi ko Baba Ganaru su zama kocin Kano Pillars

Tsohon Mataimakin kocin kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles Daniel Amokachi da kuma kocin kulob din Nasarawa United Mohammed Baba Ganaru suna daga c

Oliseh ne sabon kocin Eagles

A shekaranjiya Laraba Hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta bayar da sanarwar daukar Sunday Oliseh a matsayin sabon kocin kungiyar kwallon kafa ta

Zan sayi kulob din Arsenal ne don daukaka martabar Najeriya -Aliko dangote

Shahararren attajiri dan Najeriya Alhaji Aliko dangote ya bayyana dalilinsa na son ya saye kulob din Arsenal da ke Ingila maimakon ya sayi wani kulob

Gasar Taslim Thunder Balogun ta shiga zagaye na 16

Gasar kwallon kafa ta cin kafin kalubale na ’yan kasa da shekaru 17 da ake gudanarwa a jihar Legas ta shiga zagaye na 16 bayan da kungiyoyi daban-daba

A ranar Litinin Manchester United za ta fara yin balaguro

A ranar Litinin mai zuwa 13 ga watan nan da muke ciki ne ake sa ran kulob din Manchester United da ke Ingila zai fara yin balaguro a shirye-shiryen da