Wasanni

Wasanni

Balogun na shirin canza sheka

dan kwallon Najeriya Leon Balogun da yake buga wa kulob din Sb Darmstadt da ke Jamus ya bayyana cewa ba zai sabunta kwantaraginsa a kulob din ba. Kulo

An yi waje da ’yan matan Najeriya a gasar cin kofin duniya

A shekaranjiya Laraba ne aka fitar da Najeriya daga gasar cin kofin kwallon kafa na duniya na mata da yanzu haka ake yi a Kanada.  Amurka ce ta y

Dalilan bunkasar Dandalin Murtala da ke Kaduna

Dandalin tunawa da marigayi tsohon Shugaban kasa Janar Murtala Ranat Muhammad da ke Kaduna ya sha sauye-sauye tun zamanin turawan mulkin mallaka ya zu

Kulob din Giwa FC zai buga wasan zakarun Afirka a badi- Koci Tony

Babban Kocin kulob din Giwa FC da ke garin Jos a Jihar Filato Tony Tope Bulus ya bayyana kulob dinsa zai buga gasar zakarun Afirka a badi sakamakon ya

Dan Najeriya ya kafa sabon tarihi a gasar tsere ta yankin Asiya

Wani dan Najeriya mai kimanin shekara 24 Femi Ogunode ya zama zakara a gasar tsere ta yankin Asiya. Kamar yadda kafar sadarwa ta Premium Times ta kala