Wasanni

Wasanni

Jadawalin Gasar Cin Kofin Kwallon Kafa Na Duniya Na ’Yan Kasa Da Shekara 20: Asabar 30 Ga Mayu, 2015

New Zealand Da Ukraine Karfe daya na rana Amurka Da Myanmar Karfe daya na ranaGhana Da Austria Karfe 7 na dare Lahadi 31 Ga Mayu, 2015Katar Da Kolombi

Shekara uku bayan rasuwar Rashidi Yekini iyalansa suna takaddama a kan rabon gado -Lauya Jubril Olanrewaju Mohammed

Shahararren  dan kwallon Najeriya Rashidi Yekini wanda ya rasu kimanin shekara uku da suka gabata yana daga cikin ’yan kwallon Najeriya da ba za

Gwamnatin Jihar Kaduna ba ta tallafa wa wasannin guragu yadda ya dace -Bello dan Auta

Wani gurgu da ake kira Bello dan Auta ya koka a kan yadda Gwamnatin Jihar Kaduna ba ta ba nakassu gudunmawar da ta dace musamman wadanda ke buga kwall

’Yar kwallon Falcons ta nemi Shugaba Jonathan ya cika alkawarin da ya yi musu

’Yar kwallon gaba a kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Falcons Stella Mbachu ta nemi shugaban kasa mai barin gado Goodluck Ebele Jonathan da ya y

Bayern Munich za ta kece raini da Real Madrid a kofin Audi

Ana sa ran kulob din Real Madrid na Sifen yana daga cikin kulob hudu da kulob din Bayern Munich na Jamus ya gayyato wadanda za su fafata a gasar cin k