Wasanni

Wasanni

Bianca Ojukwu ta yaba wa kulob din Rayo ballecano kan karramawar da ya yi wa golansu dan Najeriya da ya mutu

Ambasadar Najeriya a Sifen Misis Bianca Odumegwu Ojukwu ta yaba wa kulob din El-Rayo ballecano da ke Sifen saboda irin karramawar da kulob din ya yi w

Chelsea ta sha da kyar -Jose Mourinho

Kocin kulob din Chelsea da ke Sifen Jose Mourinho a shekaranjiya Laraba ya ce da kyar kulob din ya sha a hannun na PSG da ke Faransa a gasar zakarun k

NFF ta fara zawarcin ’yan kwallon Arsenal biyu

Hukumar shirya kwallon kafa ta kasa (NFF) ta ce tuni ta tuntubi iyalan ’yan kwallon Arsenal da ke Ingila su biyu masu suna Chuba Akpom da Aled Owobi d

Jadawalin Gasar Rukunin Firimiya Na Ingila A Wannan Mako: Asabar 21 Ga Fabrairu, 2015

Swansea City Da Manchester United Hudu na yammaCrystal Palace Da Arsenal Hudu na yammaChelsea Da Burnley Hudu na yammaAston billa Da Stoke City Hudu n

Gasar Cin Kofin Afirka 2015: Kwaddebuwa ta yi wa ’yan kwallonta ruwan kudi da gidaje

A ranar Talatar da ta wuce ne Shugaban kasar Kwaddebuwa Alassane Outtara ya yi wa ’yan kwallon kasar ruwan Naira da kuma ba su kyautar gidaje saboda n