Wasanni

Wasanni

Super Eagles za ta yi wasannin sada zumunta biyu a watan gobe

Hukumar shirya wasan kwallon kafa ta kasa (NFF) ta kusa kammala shirye-shirye wajen shirya wa kungiyar kwallon kata ta kasa Super Eagles wasannin sada

An karrama daliban da suka yi nasara a gasar makarantun sakandaren Jihar Legas

Daliban makarantun sakadaren Jihar Legas da suka yi nasara a gasar wasannin  shekarar 2015 ta makarantun sakandaren jihar wacce ake yi wa lakabi

An dage alkalin wasan da ya yi wa Tunisiya coge

Hukumar shirya kwallon kafa ta Afirka (CAF) ta bayar da sanarwar dage alkalin wasan da ya yi allakanci a wasan da Tunisiya ta yi da Ekuatorial Guinea

…Shugaban Hukumar kwallon kafa ta Tunisiya ya yi murabus a Hukumar CAF saboda zargin an yi wa kasarsa magudi

A ranar Litinin da ta wuce ne Shugaban Hukumar kwallon kafa ta Tunisiya Wadie Jary ya bayyana cewa ya ajiye aiki da Hukumar shirya kwallon kafa ta Afi

…Tarihin da aka kafa a gasar cin kofin Afirka ta bana

A jibi Lahadi 8 ga watan Fabrairun da muke ciki ne za a rufe gasar cin kofin Afirka ta bana da ke gudana a kasar Ekuatorial Guinea, sai dai duk da an