Wasanni

Wasanni

NFF tana yunkurin sake daukar Stephen Keshi a matsayin Kocin Super Eagles

Hukumar shirya kwallon kafa ta Najeriya (NFF) ta ce ta fara yunkurin sake daukar Stephen Keshi a matsayin kocin kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles

Manchester United za ta kece raini da Arsenal a wasan Kwata-Fainal

Kulob din Manchester United da kuma na Arsenal da ke Ingila ne za su hadu a wasan kwata-Fainal a gasar cin kofin kalubale na Ingila da aka fi sani da

’Yar kwallon Najeriya Asisat Oshoala ta koma kulob din Liberpool na mata

Gwarzuwar ’yar kwallon Afirka ta 2014 da ke buga wa kungiyar kwallon kafa ta mata ta Najeriya (U-20) mai suna Asisat Oshoala ta samu nasarar komawa sa

Marubuta Labarin wasanni sun karrama Drogba

Kocin Chelsea na Ingila Jose Mourinho ya bayyana Didier Drogba a matsayin dan kwallon da ba a taba yin kamarsa a kulob din Chelsea ba.  Kocin ya

kungiyar kwallon zari-ruga za ta yi taro a Legas

kungiyar kwallon zari-ruga ta kasa za ta kaddamar da kwamitin kwararrunta da masu horar da ’yan wasa na shiyyoyi hudu da ke kasar. Za a yi bikin kadda