Wasanni

Wasanni

Amodu Shu’aibu ya nemi Keshi ya yi murabus

daya daga cikin Darakta a Hukumar kwallon kafa ta kasa (NFF) Amodu Shu’aibu ya shawarci Kocin kungiyar kwallon kafa ta kasa Stephen Keshi da ya yi wa

Arjen Robben ya zura kwallonsa ta 100 a kulob din Bayern Munich

Shahararren dan kwallon Holand da yanzu haka yake buga wa kulob din Bayern Munich na Jamus kwallo, Arjen Robben a ranar Talatar da ta wuce ne ya samu

Kamfanin Adidas ya daina hulda da Najeriya

daya daga cikin memba a Hukumar shirya kwallon kafa ta Najeriya (NFF) a ranar Litinin da ta wuce ne ya bayyanawa manema labarai cewa kamfanin da ke sa

Na shiga dambe ne don in dauko fansa -Lawwalin Bela

Lawallin Bela shahararren dan dambe ne da ya tari aradu da ka inda ya shiga dambe don ya dauki fansan kisan abokinsa da aka yi. Ya kuma fada wa Aminiy

Dalilan da suka sa muka dakatar da wasan dambe- Aminu Kucere

Shugaban gidan dambe na kasuwar Alaba Rago da ke Jihar Legas, Alhaji Aminu Bature Kucere, ya ce sun dakatar da gudanar da wasan dambe ne saboda ya gun