Wasanni

Wasanni

Na yi nadamar shirya wasannin dambe – Alhaji Muhammadu dan Dambe

Sardauna Ahmadu Bello ne  ya kawo Alhaji Muhammadu Mai-Nama dan Dambe Unguwar Sarki da ke Kaduna bayan da ya buge wani dan Nijar a kokuwa. Ya yi

Ya kashe abokinsa a kan musun kwallo

Wani abin al’ajabi ya faru a Unguwar Juma da ke cibin birnin Zariya da ke Jihar Kaduna inda wani matashi mai suna Sama’ila ya yi kwance-kwance ya caka

Magoya bayan Manchester United za su yi zanga-zanga

Rahotanni da ke fitowa sun nuna magoya bayan kulob din Manchester United da ke Ingila sun kammala shirye-shirye don yin zanga-zanga ga iyalan Glazer ’

An yi gobara a Hukumar NFF

A shekaranjiya Laraba ne da tsakar rana gobara ta tashi a Hukumar kula da&nbsp kwallon kafa ta kasa watau NFF.Mai magana da yawun hukumar Mista A

Mai yiwuwa a kwace gasar cin kofin Afirka daga Libya

kasar Aljeriya ta fara shirye-shiryen daukar nauyin gasar cin kofin Afirka a shekarar 2017 idan Hukumar shirya kwallo ta Afirka CAF ta kwace daga waje