Wasanni

Wasanni

Najeriya ta tsallake rijiya da baya

Duk da kwallayen ukun da kasar Ajantina ta jefa a ragar Najeriya Super Eagles hakan bai hana ta hayewa zuwa zagaye na gaba a gasar cin kofin duniya da

Kocin Italiya ya ajiye aiki

Jim kadan bayan da kasar Uruguay ta fitar da Italiya a gasar cin kofin duniya a ranar Talatar da ta wuce ne Kocin Italiya mai suna Cesare Prandelli ya

Afirka ta Kudu ta kartaya batun amincewa da Keshi a matsayin kocinta

Shugaban Hukumar kula da kwallon kafar Afirka ta Kudu Mista Danny Jordan a ranar Litinin da ta gabata ne  ya karyata batun da ake yayatawa na cew

’Yan Najeriya Miliyan 6.3: Likita 2

A shekaranjiya Laraba ne Hukumar shirya kwallon kafa ta duniya FIFA ta bayar da sanarwar kafa kwamitin da zai binciki zargin da ake wa dan kwallon Uru

An fitar da jadawalin gasar rukunin Premier na IngilaII

A shekaranjiya Laraba ne Hukumar shirya wasan kwallon kafa ta Ingila (FA) ta fitar da jadawalin gasar da za a fara a watan Agusta mai zuwa.&nbsp