Wasanni

Wasanni

CAF za ta yi wa Osimhen gwajin shan kwayoyin kara kuzari

Rashin gajiyarsa a wasan Najeriya da Kamaru ya sanya CAF neman yi masa gwajin amfani da kwayoyin kara kuzari

Yadda Najeriya ta kora Kamaru gida a Gasar AFCON 2023

Najeriya za ta fafata da Angola a Kwata-Fainal; Karo na biyu ke nan da Super Eagles ke kora Kamaru a gida a matakin ’yan-16 a gasar AFCON

Angola ta kora Namibia gida a Gasar AFCON

Yanzu Angola ta shiga zagayen Quarter-Finals a gasar.

Klopp zai bar Liverpool a karshen kakar wasanni

Klopp zai bar Liverpool bayan shafe shekara takwas da rabi a kungiyar.

Jadawalin zagayen ’yan 16 na Gasar AFCON

Kasashe 12 sun samu cancantar tsallakawa matakin wasannin sili daya kwala.