AFCON 2023: Ghana ta kori koci da ’yan tawagar horas da ’yan wasanta bayan cire su
Karo na biyu a jere ke nan da tawagar Black Stars ta Ghana take kasa tsallake zagayen farko a Gasar Cin Kofin Nahiyar Afirka
Wasanni
Karo na biyu a jere ke nan da tawagar Black Stars ta Ghana take kasa tsallake zagayen farko a Gasar Cin Kofin Nahiyar Afirka
Kwallaon da Opa Sangante ya ci kasansu ya zame wa Guinea-Bissau karar kwana a gasar da ke gudana a kasar Ivory Coast.
Dan wasan ya koma Liverpool da zummar yin jinyar raunin da ya samu a gasar AFCON.
Yanzu dai Burkina Faso da Angola ne a saman teburin rukunin D kowanne da maki hudu-hudu.
Nasarar ta kawo karshen koma bayan da Arsenal ta samu a wasannin da ta yi guda 3 a watan Disamba.