Wasanni

Wasanni

Kofuna hudu Manchester City za ta lashe a bana -Kocin City Pellegrini

Kocin kulob din Manchester City da ke Ingila Manuel Pellegrini ya hori ’yan kwallonsa da su zage damtse na ganin sun lashe kofuna hudu a kakar wasa ta

Gasar Cin Kofin Afirka: Gobe Najeriya za ta hadu da Maroko

A Gobe Asabar idan Allah Ya kaimu kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles ta kasa za ta hadu da kasar Maroko a wasan kusa da na karshe (Kwata-Fainal) a

… Za kuma ta hadu da Meziko a ranar 5 ga watan Maris

kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles za ta hadu da Meziko a wasan sada zumunta da ake sa ran zai gudana a ranar 5 ga watan Maris, 2014 idan Allah Ya

Garba Lawal ya zama kocin Kaduna United

Tsohon dan kwallon kafar Super Eagles Garba Lawal ya zama kocin kulob din Kaduna United da ke Kaduna.A wata sanarwa da gwamnatin jihar ta fitar ta han

A Takaice…11

FIFA ta gargadi Brazil Sakatare-Janar na Hukumar FIFA Jerome balcke a ranar Talatar da ta wuce ne ya gargadi kasar Brazil a kan shirye-shiryen da take