Cape Verde da Senegal sun yanki tikitin zagaye na biyu a Gasar AFCON
Yanzu Senegal da ke rike da kofin tana mataki na ɗaya a rukunin C da maki shida.
Wasanni
Yanzu Senegal da ke rike da kofin tana mataki na ɗaya a rukunin C da maki shida.
Najeriya ta lallasa mai masaukin bakin yayin aragamar da aka yi a filin wasa na Alassane Ouattara.
A wasannin biyar na karshe na Super Eagles ba ta samu nasara a ko daya ba, Cote d’Ivoire kuwa, ta ci duka wasanninta
Tuni dai kocin tawagar ta Super Eagles José Peseiro ya maye gurbin Umar Sadiq da Paul Onuachu.
Kafin rasuwarsa ya taba lashe kyautar gwarzon Ballon d’Or shekarar 1972 da kuma 1976.