Super Eagles ta kara tuntube a wasan neman gurbin Gasar Kofin Duniya
Bayan da suka koma zagaye na biyu ne Najeriya ta farke ta hannun Kelechi Iheanacho.
Wasanni
Bayan da suka koma zagaye na biyu ne Najeriya ta farke ta hannun Kelechi Iheanacho.
Za a buga Gasar Kofin Duniya a Amurka da Canada da Mexico a 2026.
Ya buga wa kungiyar wasa 17 a bara, wadda take Serie B.
Kafin rasuwar dan wasan an yi masa aiki a zuciyarsa.
Za mu farfaɗo kuma kakar wasa ta bana za ta yi mana kyau a cewar Ten Hag.