Gasar cin kofin Afirka karo na 29 Duk kasar da ta lashe kofin za ta tashi da Naira Miliyan 235
Hukumar shiyarwa da kuma kula da harkokin wasan kwallon kafa ta Afirka CAF ta fitar da tsarin bayar da kyaututtuka ga kasashen da suke fafatawa a gasa
Wasanni
Hukumar shiyarwa da kuma kula da harkokin wasan kwallon kafa ta Afirka CAF ta fitar da tsarin bayar da kyaututtuka ga kasashen da suke fafatawa a gasa
A gobe Asabar 19 ga watan Janairu ne ake sa ran za a fara gasar cin kofin Afirka a karo na 29 a kasar Afirka ta Kudu.
A labarin jin ra’ayin masu sha’awar wasan kwallon kafa da ke Sifen da jaridar Marca ta buga na kocin da zai gaji Jose Mourinho alkaluma sun nuna Kocin
Shahararren dan kwallon FC Barcelona da ke Sifen dan kasar Ajantina Lionel Messi ya sake kafa sabon tarihi a fagen kwallo.
Tuni kulob din ya gabatar da bukatar hakan ga dan wasan inda ya yanke shawarar ba shi kwantaragin shekara biyu da ke dauke da albashi mai tsoka.