Tsagerun Neja-Delta sun yi watsi da yunqurin tattaunawa
Tsagerun Neja-Delta a karkashin sabuwar kungiyarsu ta Niger Delta Abengers (NDA) sun sake sanya bam ga wani bututun mai ’yan awanni bayan da Mukaddashin Shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo da wadansu gwamnoni daga yankin suka amince da wani shiri na kawo karshen tashin hankali a yankin.
Tsagerun Neja-Delta a karkashin sabuwar kungiyarsu ta Niger Delta Abengers (NDA) sun sake sanya bam ga wani bututun mai ’yan awanni bayan da Mukaddashin Shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo da wadansu gwamnoni daga yankin suka amince da wani shiri na kawo karshen tashin hankali a yankin.