Turawa ne suka fito da Boko Haram domin su tatse Najeriya -El-zakzaky

Shugaban kungiya ‘yan uwa musulmi, Sheikh Ibrahim Yakubu Alzazzaki ya bayyana cewa kasashen Turawa ne suka kirkiro Boko Haram domin su tarwatsa  Najeriya yadda za su samu damar tatse arzikin da take da shi.

Turawa ne suka fito da Boko Haram domin su tatse Najeriya -El-zakzaky
Turawa ne suka fito da Boko Haram domin su tatse Najeriya -El-zakzaky

Shugaban kungiya ‘yan uwa musulmi, Sheikh Ibrahim Yakubu Alzazzaki ya bayyana cewa kasashen Turawa ne suka kirkiro Boko Haram domin su tarwatsa  Najeriya yadda za su samu damar tatse arzikin da take da shi.

Amurka za ta sayar wa Saudiyya makaman dala biliyan 1.96

Majalisar Ukraine ta amince da sabuwar gwamnati

Salihu Lukman ya fice daga Jam’iyyar ADC

Kotu ta hana FRSC tare motoci a titunan Kano