Waiwaye Kan Abubuwan Al’ajabi A Shekarar 2013: Ana ta tafka shari’ar wata ’yar Sudan kan rashin lullube kanta

Wata ’yar Sudan za ta fuskanci hukuncin bulala a kotu, bayan da ake ta tafka shari’a kan keta dokar sutura ta kamala da Gwamnatin Sudan ta kafa tun a shekarar 1989, bayan da aka sameta da laifin rashin lullube kanta. Tun a cikin watan Satumbar bana aka fara shari’ar Amira Osman Hamid, inda lauyyanta ya […]

Waiwaye Kan Abubuwan Al’ajabi A Shekarar 2013: Ana ta tafka shari’ar wata ’yar Sudan kan rashin lullube kanta
Waiwaye Kan Abubuwan Al’ajabi A Shekarar 2013: Ana ta tafka shari’ar wata ’yar Sudan kan rashin lullube kanta

Wata ’yar Sudan za ta fuskanci hukuncin bulala a kotu, bayan da ake ta tafka shari’a kan keta

dokar sutura ta kamala da Gwamnatin Sudan ta kafa tun a shekarar 1989, bayan da aka sameta da

laifin rashin lullube kanta. Tun a cikin watan Satumbar bana aka fara shari’ar Amira Osman

Hamid, inda lauyyanta ya bukaci a janye tuhumar, amma tunda an gurfanar da ita a gaban kotu,

ana auna yadda ya kamata a ci gaba da wannan shari’a, kamar yadda lauyan Amira suka bayyana a

Jebel Aulia da ke wajen birnin Khartoum.

Ban zama Shugaban Kasa don na tara kuɗi ba — Tinubu

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan