Waiwaye Kan Abubuwan Al’ajabi A Shekarar 2013: Wata mata ta haifi ‘yan tagwaye biyu a manne a Abuja
Wata matar aure mai suna Patient Elisha, ’yar shekara 28 da ke zaune a Garin Mpape a karamar hukumar Bwari da ke yankin Birnin Tarayya Abuja, ta bayyana mamakinta a game da tagwaye da ta haifa ta hanyar fida wadda a ka haifesu a hade. Jariran biyu wadanda al’aurarsu ke dauke da yanayi biyu da […]
Wata matar aure mai suna Patient Elisha, ’yar shekara 28 da ke zaune a Garin Mpape a karamar
hukumar Bwari da ke yankin Birnin Tarayya Abuja, ta bayyana mamakinta a game da tagwaye da ta
haifa ta hanyar fida wadda a ka haifesu a hade. Jariran biyu wadanda al’aurarsu ke dauke da
yanayi biyu da likitoci suka kasa tantace mazantaka ko matantaka ce, na dauke da kai biyu da
hannaye hudu sai kuma kafafu uku a rarrabe.