Wajibi ne Najeriya ta binciko dalilan dawo da alhazanta mata daga Saudiyya –Sheikh Sulaiman

Daraktan Cibiyar Bunqasa Ilimi da Wayar da kan Jama’a (AWEDI) da ke Jos, kuma xaya daga cikin malamai masu yi wa alhazai wa’azi a Najeriya da Saudiyya, Sheikh Muhammad Sulaiman, ya nemi Gwamnatin Tarayya ta binciko dalilin da suka sa gwamnatin Saudiyya ta dawo da alhazai mata na Najeriya a bana.

Wajibi ne Najeriya ta binciko dalilan dawo da alhazanta mata daga Saudiyya –Sheikh Sulaiman
Wajibi ne Najeriya ta binciko dalilan dawo da alhazanta mata daga Saudiyya –Sheikh Sulaiman

Daraktan Cibiyar Bunqasa Ilimi da Wayar da kan Jama’a (AWEDI) da ke Jos, kuma xaya daga cikin malamai masu yi wa alhazai wa’azi a Najeriya da Saudiyya, Sheikh Muhammad Sulaiman, ya nemi Gwamnatin Tarayya ta binciko dalilin da suka sa gwamnatin Saudiyya ta dawo da alhazai mata na Najeriya a bana.

Amurka za ta sayar wa Saudiyya makaman dala biliyan 1.96

Majalisar Ukraine ta amince da sabuwar gwamnati

Salihu Lukman ya fice daga Jam’iyyar ADC

Kotu ta hana FRSC tare motoci a titunan Kano