Wanda aka sace a Legas ya samu kansa a Abuja

Wani matashi mai suna Muhammad Zainu Abdullahi mai shekara 27 da ke zaune a Unguwar Agege ya samu kansa a Abuja bayan da wadansu da ake zargi matsafa ne suka sace a Legas.

Wanda aka sace a Legas ya samu kansa a Abuja
Wanda aka sace a Legas ya samu kansa a Abuja

Wani matashi mai suna Muhammad Zainu Abdullahi mai shekara 27 da ke zaune a Unguwar Agege ya samu kansa a Abuja bayan da wadansu da ake zargi matsafa ne suka sace a Legas.