Wasan kokawa na hada kan kasashen Kamaru da Nijar

Wata kungiya mai zaman kanta da ake kira ANNOUR a birnin Yaounde na kasar Kamaru ta hada wasan kokawa domin karfafa zumuncin da yake tsakanin Kamaru da Jamhuriyar Nijar.

Wasan kokawa na hada kan kasashen Kamaru da Nijar
Wasan kokawa na hada kan kasashen Kamaru da Nijar

Wata kungiya mai zaman kanta da ake kira ANNOUR a birnin Yaounde na kasar Kamaru ta hada wasan kokawa domin karfafa zumuncin da yake tsakanin Kamaru da Jamhuriyar Nijar.