Kananan Labarai• Created February 21, 2013 17:30
Wata kungiyar kabilar Ibo ta ayyana kafa Jamhuriyar Biyafara
Wata kungiyar kabilar Ibo mai suna Biafra Zionist Mobement, wato kungiyar Yahudawan Biyafara mai fafutikar kafa kasar ’yan kabilar Ibo zalla a Najeriya ta kaddamar da abin da ta kira “Gwamnatin Jamhuriyyar Biyafara’’ a birnin Enugu.
Wata kungiyar kabilar Ibo ta ayyana kafa Jamhuriyar Biyafara
Wata kungiyar kabilar Ibo mai suna Biafra Zionist Mobement, wato kungiyar Yahudawan Biyafara mai fafutikar kafa kasar ’yan kabilar Ibo zalla a Najeriya ta kaddamar da abin da ta kira “Gwamnatin Jamhuriyyar Biyafara’’ a birnin Enugu.