Wata mata ta haifi ’ya’ya 4 a garin Saminaka
Wata matar aure mai kimanin shekara 22 mai suna Sa’adiya Adamu da ke zaune a garin Saminaka a karamar Hukumar Lere a Jihar Kaduna ta haifi ’ya’ya 4 a daren ranar Asabar da ta gabata. Yaran wadanda suka kasance uku maza daya mace dukkansu suna nan cikin koshin lafiya.

Wata matar aure mai kimanin shekara 22 mai suna Sa’adiya Adamu da ke zaune a garin Saminaka a karamar Hukumar Lere a Jihar Kaduna ta haifi ’ya’ya 4 a daren ranar Asabar da ta gabata. Yaran wadanda suka kasance uku maza daya mace dukkansu suna nan cikin koshin lafiya.