Wataqila Leicester City ta lashe kofin firimiya a jibi

A Jibi Lahadi  idan Allah Ya kaimu ake sa ran kulob din Leicester City zai lashe gasar rukunin firimiya na Ingila a karon farko.  Kulob din zai fafata ne  da na Manchester United a filin wasa na Old Trafford da misalin karfe biyu da minti biyar na rana agogon Najeriya.

Wataqila Leicester City ta lashe kofin firimiya a jibi
Wataqila Leicester City ta lashe kofin firimiya a jibi

A Jibi Lahadi  idan Allah Ya kaimu ake sa ran kulob din Leicester City zai lashe gasar rukunin firimiya na Ingila a karon farko.  Kulob din zai fafata ne  da na Manchester United a filin wasa na Old Trafford da misalin karfe biyu da minti biyar na rana agogon Najeriya.

Boko Haram sun ƙone makarantu a Borno

Har yanzu ’yan bindiga ba su saki matar Manjo Janar Rabe ba

An binne gawar Manjo Janar Rabe a Katsina

Wasu tsiraru ne ke rura matsalar tsaro a Najeriya — Christopher Musa