‘Ya dace ’yan siyasa su guje wa munanan kalamai’

Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) da ke mulki a kasar Ghana ta bukaci abokan adawarta su gabatar da tsarkaken gangamin siyasa gabanin zaben watan Nuwamba mai zuwa.

‘Ya dace ’yan siyasa su guje wa munanan kalamai’
‘Ya dace ’yan siyasa su guje wa munanan kalamai’

Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) da ke mulki a kasar Ghana ta bukaci abokan adawarta su gabatar da tsarkaken gangamin siyasa gabanin zaben watan Nuwamba mai zuwa.