Ya kamata a samar da dokar harbe varayin gwamnati – A. K. Daiyabu
Alhaji Abdulkarim Daiyabu, fitaccen dan kasuwan da ya taba shugabancin kungiyar ’Yan Kasuwa da Masu Masana’antu ta Jihar Kano, shi ne shugaban Rundunar Adalci ta Najeriya. A tattauwarsu da wakilinmu, ya ce abubuwan da ake bankadowa sun isa su sanya a samar da dokar fara bindigewa ko harbe barayin gwamnati da suke fashi da mukamansu […]
Alhaji Abdulkarim Daiyabu, fitaccen dan kasuwan da ya taba shugabancin kungiyar ’Yan Kasuwa da Masu Masana’antu ta Jihar Kano, shi ne shugaban Rundunar Adalci ta Najeriya. A tattauwarsu da wakilinmu, ya ce abubuwan da ake bankadowa sun isa su sanya a samar da dokar fara bindigewa ko harbe barayin gwamnati da suke fashi da mukamansu kamar yadda ake kashe ’yan fashi da makami: