Ya kashe matarsa da ’yarsa da matar Fasto da tavarya
Ana zargi wani mutum da mai suna Taiwo Adio na cocin Imani Baptist da ke zaune a Unguwar Tsohon Filin Jirgi Sama na Sakkwato da ke karamar Hukumar Sakkwato ta Kudu a Jihar Sakkwato da kashe matarsa da ’yarsa da matar limamin cocinsu (Fasto) da kawarta da ta kawo mata ziyara.
Ana zargi wani mutum da mai suna Taiwo Adio na cocin Imani Baptist da ke zaune a Unguwar Tsohon Filin Jirgi Sama na Sakkwato da ke karamar Hukumar Sakkwato ta Kudu a Jihar Sakkwato da kashe matarsa da ’yarsa da matar limamin cocinsu (Fasto) da kawarta da ta kawo mata ziyara.