Kananan Labarai• Created August 7, 2012 20:45
Ya sha giya ya kashe wa da kane
A ranar Larabar makon jiya ne wani matashi mai suna Deji Oloyede da ke zaune tare da makwabtansa a garin Ipetumodu cikin Jihar Osun ya yi tatil da giya tare da zukar tabar wiwi da suka raya masa daukar matakin kashe wasu ’yan uwa biyu, wa da kane,
Ya sha giya ya kashe wa da kane
A ranar Larabar makon jiya ne wani matashi mai suna Deji Oloyede da ke zaune tare da makwabtansa a garin Ipetumodu cikin Jihar Osun ya yi tatil da giya tare da zukar tabar wiwi da suka raya masa daukar matakin kashe wasu ’yan uwa biyu, wa da kane,