Yadda Barace-baracen Ƙananan Yara Ke Karuwa A Najeriya

Dalilan karuwar barace-barace tsakanin kananan yara a sasssan Najeriya

Yadda Barace-baracen Ƙananan Yara Ke Karuwa A Najeriya

Rahotanni sun nuna an samu karuwar kananan yara masu shekarun zuwa makaranta da ke barace-barace a kan tituna da ma unguwanni a sassan kasar nan.

Shin me ya kawo karuwar barace-baracen kananan yaran a wannan lokaci da ake iƙirarin cigaba, wayewa da sanin kimar bil-Adama?

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya dubi yadda lamarin yake a jihohin Kano, Legas da kuma Filato.

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Trump zai tuntuɓi Putin kan yaƙin Ukraine

Madalla da hutu ga ’yan makaranta domin azumi

Tsohuwar ɗaliba ta kai ƙarar makarantar da ta kammala

Gidauniyar Dangote ta ƙaddamar da rabon abincin N16bn ga talakawan Nijeriya