Yadda bikin Adabin Hausa don karrama malamin Adabi ya gudana a Kaduna
A ranar Asabar ta makon jiya ce marubuta, manazarta da malaman Hausa da dinbin al’umma suka taru a Jami’ar Jihar Kaduna, inda aka gudanar da gagarumin bikin cika shekaru 85 da samuwar kagaggun labarai na Hausa.
A ranar Asabar ta makon jiya ce marubuta, manazarta da malaman Hausa da dinbin al’umma suka taru a Jami’ar Jihar Kaduna, inda aka gudanar da gagarumin bikin cika shekaru 85 da samuwar kagaggun labarai na Hausa.