Yadda Hausawan Enugu ke da sarakuna biyu
Nadin Sarkin hausawan Enugu ya jawo rabuwar kawunan ’yan asalin Arewa mazauna garin Enugu, inda bangaren gidan sarautar Haruna suleman suka ce Majalisar Sarakunan Kudu Maso Gabas da ta Kudu Maso Kudu ne suka ce a nada dan marigayi Alhaji Idris Ado a matsayin sabon Sarki, wanda ya gaji mahaifinsa da ya rasu.
Nadin Sarkin hausawan Enugu ya jawo rabuwar kawunan ’yan asalin Arewa mazauna garin Enugu, inda bangaren gidan sarautar Haruna suleman suka ce Majalisar Sarakunan Kudu Maso Gabas da ta Kudu Maso Kudu ne suka ce a nada dan marigayi Alhaji Idris Ado a matsayin sabon Sarki, wanda ya gaji mahaifinsa da ya rasu.