’Yan bindiga sun harbe ’yan sanda biyu a Kaduna Kuma sun kashe kanen shugaban kamfanin NNPC na kasa

A ranar Talatar da ta gabata da dare ne wasu ’yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba suka bindige  wasu ’yan sanda biyu  a kan titin Musawa da ke Tudun Wada, Kaduna.

’Yan bindiga sun harbe ’yan sanda biyu a Kaduna Kuma sun kashe kanen shugaban kamfanin NNPC na kasa
’Yan bindiga sun harbe ’yan sanda biyu a Kaduna Kuma sun kashe kanen shugaban kamfanin NNPC na kasa

A ranar Talatar da ta gabata da dare ne wasu ’yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba suka bindige  wasu ’yan sanda biyu  a kan titin Musawa da ke Tudun Wada, Kaduna.