’Yan bindiga sun kai hari Asibiti a Kaduna, sun sace ma’aikata

’Yan bindigar sun kai harin ne cikin dare.

’Yan bindiga sun kai hari Asibiti a Kaduna, sun sace ma’aikata

Wasu ’yan bindiga a ranar Laraba sun kai hari babban Asibitin Idon da ke Karamar Hukumar Kajuru a jihar Kaduna.

Wata majiya da ta tabbatar da faruwar lamarin ta ce ’yan bindigar sun kai harin ne cikin dare.

Wakilinmu ya ruwaito cewa, ’yan bindigar sun yi awon gaba da wasu ma’aikatan asibitin biyu.

Karin bayani na nan tafe…

 

 

Na ƙi biyan kuɗin fansar ’yan uwana sun kuɓuta — Gwamnan Zamfara

Ma’aikatan Abuja ba sa sona — Wike

Boko Haram sun kai hari sansanin sojoji da ofishin ’yan sanda

Gwamnati ta ƙara albashin sojoji — Ministan Tsaro