’Yan bindiga sun kai hari garin Fika

Wadansu ’yan bindiga da har zuwa hada wannan rahoto ba a san ko su wane ne ba, sun kai hari a garin Fika fadar karamar Hukumar Fika a Jihar Yobe cikin dare ranar Asabar da ta gabata.

’Yan bindiga sun kai hari garin Fika
’Yan bindiga sun kai hari garin Fika

Wadansu ’yan bindiga da har zuwa hada wannan rahoto ba a san ko su wane ne ba, sun kai hari a garin Fika fadar karamar Hukumar Fika a Jihar Yobe cikin dare ranar Asabar da ta gabata.