’Yan Boko Haram sun yi wa sarakunan Arewa da matan manya barazana

Qungiyar Jama’atu Ahlis Sunnah Lid Da’awati Wal jihad da ake wa laqabi da Boko Haram ta yi barazanar kai hari ga sarakuna da matan manya sakamakon yadda jami’an tsaro ke ci gaba da kama matan ’ya’yanta.

’Yan Boko Haram sun yi wa sarakunan Arewa da matan manya barazana
’Yan Boko Haram sun yi wa sarakunan Arewa da matan manya barazana

Qungiyar Jama’atu Ahlis Sunnah Lid Da’awati Wal jihad da ake wa laqabi da Boko Haram ta yi barazanar kai hari ga sarakuna da matan manya sakamakon yadda jami’an tsaro ke ci gaba da kama matan ’ya’yanta.

Amurka za ta sayar wa Saudiyya makaman dala biliyan 1.96

Majalisar Ukraine ta amince da sabuwar gwamnati

Salihu Lukman ya fice daga Jam’iyyar ADC

Kotu ta hana FRSC tare motoci a titunan Kano