Manyan Labarai• Created October 6, 2012 02:09
’Yan Boko Haram sun yi wa sarakunan Arewa da matan manya barazana
Qungiyar Jama’atu Ahlis Sunnah Lid Da’awati Wal jihad da ake wa laqabi da Boko Haram ta yi barazanar kai hari ga sarakuna da matan manya sakamakon yadda jami’an tsaro ke ci gaba da kama matan ’ya’yanta.
’Yan Boko Haram sun yi wa sarakunan Arewa da matan manya barazana
Qungiyar Jama’atu Ahlis Sunnah Lid Da’awati Wal jihad da ake wa laqabi da Boko Haram ta yi barazanar kai hari ga sarakuna da matan manya sakamakon yadda jami’an tsaro ke ci gaba da kama matan ’ya’yanta.