’Yan daba sun kashe mutum biyu a Kano

Rundunar ‘Yan sandan Jihar Kano ta ce wasu mutum biyu sun mutu a jihar a lokuta daban-daban, a abin da ake ganin ayyuka ne na ’yan daba.

’Yan daba sun kashe mutum biyu a Kano
’Yan daba sun kashe mutum biyu a Kano

Rundunar ‘Yan sandan Jihar Kano ta ce wasu mutum biyu sun mutu a jihar a lokuta daban-daban, a abin da ake ganin ayyuka ne na ’yan daba.