’Yan fashi sun tilasta mutanen kauyen Kabaro yin hijira
Aika-aikar da wasu ’yan fashi da makami suka yi a kauyen Kabaro da ke Jihar Zamfara a makon jiya, inda suka kashe mutum 20 ta hanyar yi musu yankan rago, na kokarin tilasta mazauna garin da dama yin hijira daga kauyen.
’Yan fashi sun tilasta mutanen kauyen Kabaro yin hijira
Aika-aikar da wasu ’yan fashi da makami suka yi a kauyen Kabaro da ke Jihar Zamfara a makon jiya, inda suka kashe mutum 20 ta hanyar yi musu yankan rago, na kokarin tilasta mazauna garin da dama yin hijira daga kauyen.