’Yan Jagaliyar Siyasa ne matsalar Hisba a Jigawa – Inuwa Tahi

Daraktan Yakin Neman Zaben dan takarar Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Faruk Adamu Aliyu a zaben da ya gabata karkashin Jam’iyyar CPC, Alhaji Tijjani Inuwa Tahi ya yi zargin cewa ’yan siyasa ne matsalar Hisba a jihar.

’Yan Jagaliyar Siyasa ne matsalar Hisba a Jigawa – Inuwa Tahi
’Yan Jagaliyar Siyasa ne matsalar Hisba a Jigawa – Inuwa Tahi

Daraktan Yakin Neman Zaben dan takarar Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Faruk Adamu Aliyu a zaben da ya gabata karkashin Jam’iyyar CPC, Alhaji Tijjani Inuwa Tahi ya yi zargin cewa ’yan siyasa ne matsalar Hisba a jihar.