Fagen Siyasa• Created September 28, 2012 00:27
’Yan Jagaliyar Siyasa ne matsalar Hisba a Jigawa – Inuwa Tahi
Daraktan Yakin Neman Zaben dan takarar Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Faruk Adamu Aliyu a zaben da ya gabata karkashin Jam’iyyar CPC, Alhaji Tijjani Inuwa Tahi ya yi zargin cewa ’yan siyasa ne matsalar Hisba a jihar.
’Yan Jagaliyar Siyasa ne matsalar Hisba a Jigawa – Inuwa Tahi
Daraktan Yakin Neman Zaben dan takarar Gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Faruk Adamu Aliyu a zaben da ya gabata karkashin Jam’iyyar CPC, Alhaji Tijjani Inuwa Tahi ya yi zargin cewa ’yan siyasa ne matsalar Hisba a jihar.