‘Yan Najeriya nada ‘yancin yin kasuwanci a Ghana- Akufo-Addo

Shugaban kasar Ghana Nana Akufo-Addo ya tabbatarwa ‘yan Najeriya da sauran ‘yan kasashen Nahiyar Afirka cewa, su nada ‘yancin gudanar da harkokin kasuwancinsu a  kasar. Shugaba Akufo-Addo ya bayyana hakan ne lokacin da Ministan harkokin kasashen waje Geoffrey Onyeama ya ziyarce shi a fadar shugaban kasar da  ke Accra fadar gwamnatin kasar.

‘Yan Najeriya nada ‘yancin yin kasuwanci a Ghana- Akufo-Addo

Shugaban kasar Ghana Nana Akufo-Addo ya tabbatarwa ‘yan Najeriya da sauran ‘yan kasashen Nahiyar Afirka cewa, su nada ‘yancin gudanar da harkokin kasuwancinsu a  kasar.

Shugaba Akufo-Addo ya bayyana hakan ne lokacin da Ministan harkokin kasashen waje Geoffrey Onyeama ya ziyarce shi a fadar shugaban kasar da  ke Accra fadar gwamnatin kasar.