Kananan Labarai• Created August 24, 2012 10:11
’Yan sandan sun kai nas kotu kan zargin cire kodar wani saurayi a Bauchi
Yan sanda a Jihar Bauchi sun gurfanar da wadansu nas-nas biyu Malam Mijinyawa Abdulkadir Abdullahi da Yusuf Mohammed Zangina a gaban Babban Kotun Majistare ta Takwas da ke garin Bauchi inda Babban Majistare Isah Mohammed ke alkalanci bisa zarginsu da cire kodar wani matashi mai suna Abubakar Buba.
’Yan sandan sun kai nas kotu kan zargin cire kodar wani saurayi a Bauchi
Yan sanda a Jihar Bauchi sun gurfanar da wadansu nas-nas biyu Malam Mijinyawa Abdulkadir Abdullahi da Yusuf Mohammed Zangina a gaban Babban Kotun Majistare ta Takwas da ke garin Bauchi inda Babban Majistare Isah Mohammed ke alkalanci bisa zarginsu da cire kodar wani matashi mai suna Abubakar Buba.