‘Yan shi’a sun mamaye kofar shiga majalisar dokokin Najeriya Abuja

Mabiya Kungiyar ‘yan Uwa Musulmi ta Shi’a (IMN) sun mamaye kofar shiga zauren majalisar dokokin Najeriya a Abuja yau Laraba. Mabiya kungiyar na gangamin tsare shugaban su ne da aka yi Ibrahim Zakzakky. An girke jami’an tsaro a harabar zauren majalisar don tabbatar da tsaro. Cikakken rahoton na nan tafe.

‘Yan shi’a sun mamaye kofar shiga majalisar dokokin Najeriya Abuja

Mabiya Kungiyar ‘yan Uwa Musulmi ta Shi’a (IMN) sun mamaye kofar shiga zauren majalisar dokokin Najeriya a Abuja yau Laraba.

Mabiya kungiyar na gangamin tsare shugaban su ne da aka yi Ibrahim Zakzakky.

An girke jami’an tsaro a harabar zauren majalisar don tabbatar da tsaro.

Cikakken rahoton na nan tafe.

Sojoji sun kashe kwamandan ’yan bindiga da tarwatsa 300

Zaɓen 2027: Tinubu ya sake tsayar da Shettima mataimakinsa

Tinubu ya gaji yana buƙatar ya huta — Peter Obi

Ɗalibai da malamai da aka sace a Oyo sun kuɓuta