‘Yan ta’adda sun hallaka sojojin Burkina Faso 53

Gwamnatin sojin Burkina Faso ta ce sojojinta 17 da wasu jami’an sa-kai 36 sun rasu a wata gagarumar arangama tsakaninsu da ‘yan ta’adda

‘Yan ta’adda sun hallaka sojojin Burkina Faso 53

Sojojin Burkina Faso

Gwamnatin sojin Burkina Faso ta sanar da mutuwar sojojinta 17 da wasu jami’an sa-kai 36 a wata gagarumar arangama tsakanin ‘yan ta’adda da jami’an tsaro.

An kama ɓarayin waya a Kano

Sarkin Sasa ya rasu bayan shafe shekaru 125 a doron ƙasa

HOTUNA: Gobara ta laƙume shaguna 100 a Kasuwar Sakkwato

An raba wa ma’aikatan gona babura 200 a Yobe