’Yan ta’adda sun nemi sasanci da Gwamnatin Katsina

Gwamnatin Katsina ta ce salon yakinta da ta’addanci yana haifar da kyakkyawan sakamako.

’Yan ta’adda sun nemi sasanci da Gwamnatin Katsina

Gwamna Bello Masari

Wasu gungun shugabannin ’yan bindigar daji a Jihar Katsina na son ajiye makamansu domin yin sasanci tare da neman afuwa ga Gwamna Masari.

Mashawarcin Gwamna ta Fuskar Tsaro, Ibrahim Muhammed Katsina ya sanar da haka.

Ya kara da cewa, salon yaki da ta’addanci da gwamnatin take amfani da shi yana haifar da kyakkyawan sakamako.

Akwai karin bayani nan gaba.

An yi garkuwa da mutum 43 da kashe yaro a Sakkwato

Klopp zai maye gurbin Nagelsmann a matsayin kocin Jamus

Sojoji sun kama masu ƙera makamai a Kebbi

Bam ya kashe aƙalla mutum shidda a Siriya