Kotu ta kori bukatar INEC, NNPP da Abba na korar karar APC

Kotu za ta binciki wannan kara domin duba hujjojin kowa. 

Kotu ta kori bukatar INEC, NNPP da Abba na korar karar APC

Nasiru Yusuf Gawuna

Kotun da ke yanke hukunci kan zaben gwamnan Kano na 2023 ta yi watsi da bukatar da Jam’iyyar NNPP da dan takararta,  Gwamna Abba Kabir Yusuf da kuma hukumar zabe (INEC) suka shigar na neman korar karar da Jam’iyyar APC ta shigar gaban kotun.

Kotu za ta binciki wannan kara domin duba hujjojin kowa.

 

Ban zama Shugaban Kasa don na tara kuɗi ba — Tinubu

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan

Tags