Kotu ta kori bukatar INEC, NNPP da Abba na korar karar APC

Kotu za ta binciki wannan kara domin duba hujjojin kowa. 

Kotu ta kori bukatar INEC, NNPP da Abba na korar karar APC

Nasiru Yusuf Gawuna

Kotun da ke yanke hukunci kan zaben gwamnan Kano na 2023 ta yi watsi da bukatar da Jam’iyyar NNPP da dan takararta,  Gwamna Abba Kabir Yusuf da kuma hukumar zabe (INEC) suka shigar na neman korar karar da Jam’iyyar APC ta shigar gaban kotun.

Kotu za ta binciki wannan kara domin duba hujjojin kowa.

 

An kashe ’yan gudun hijira uku a Sakkwato

Kotu ta soke hukuncin yi wa Jam’iyyar NDC rijista

’Yan bindiga sun kashe mutum 7 sun sace dabbobi a Bakori

Sojoji sun kashe manyan ’yan ta’adda 5 a Kebbi

Tags