Yau ake daura auren Sadiya Gyale

A wannan Juma’a 5 ha watan Yuli, 2024 ne Sadiya Gyale za ta shige daga ciki.

Yau ake daura auren Sadiya Gyale

Sadiya Gyale, tsohuwar tauraruwa a masana’ntar za a amarce.

A wannan Juma’a 5 ha watan Yuli, 2024 ne Sadiya Gyale za ta shige daga ciki.

Rahotanni sun bayyana cewa za a daura auren Sadiya Gyale ne  bayan Sallar Juma’a a Masallacin Sharada a Jihar Kano.

Daurin auren tana ma zuwa ne bayan tsawon lokaci ba tare da an ji duriyarta ba.

 

’Yan sanda sun ƙwace sakamakon zaɓe a Ribas

Yadda mutanen Jigawa suka ƙi fita zaɓen ƙananan hukumomi 

Za mu yi wa Kwankwaso ritaya a 2027 — Doguwa

’Yan daba sun ƙone ofishin hukumar zaɓen Akwa Ibom