Yawan mahajjatan kasar Singafo da Saudiyya ta amince ta yi wa biza su 680 ne

Ministan Harkokin Musulmi na kasar Singafo, Yaacob Ibrahim, ya ce dole musulmin kasar su yi hakuri da yawan mahajjatan da aka kayyade musu, wadanda aka bai wa izinin shiga kasa mai tsari, su 680.

Yawan mahajjatan kasar Singafo da Saudiyya ta amince ta yi wa biza su 680 ne
Yawan mahajjatan kasar Singafo da Saudiyya ta amince ta yi wa biza su 680 ne

Ministan Harkokin Musulmi na kasar Singafo, Yaacob Ibrahim, ya ce dole musulmin kasar su yi hakuri da yawan mahajjatan da aka kayyade musu, wadanda aka bai wa izinin shiga kasa mai tsari, su 680.

An gano baƙin haure 30 a ɓoye cikin tankar mai a Turkiyya

An tsare ɗan gwagwarmaya kan sukar gwamnatin sojin Nijar

Alhazan Kebbi rukunin farko sun dawo gida

Rukunin farko na Alhazan Kebbi 426 sun dawo gida