Za a takaita zirga-zirgar abin hawa ranar zabe
Mukaddashin Sufeta Janar na ‘yan sandan Najeriya Mohammed Adamu ya bayar da umarnin takaita zirga-zirgar abin hawa ranar Asabar 16 ga Fabirairu 2019 daga karfe 6 na safe zuwa 6 na yamma. Kakakin hukumar ‘yan sanda kuma mataimakin Kwamishinan ‘yan sanda Frank Mba ne ya fitar da sanarwar a yau Alhamis.
Sufeto Janar Adamu Abubakar Muhammad
Mukaddashin Sufeta Janar na ‘yan sandan Najeriya Mohammed Adamu ya bayar da umarnin takaita zirga-zirgar abin hawa ranar Asabar 16 ga Fabirairu 2019 daga karfe 6 na safe zuwa 6 na yamma.
Kakakin hukumar ‘yan sanda kuma mataimakin Kwamishinan ‘yan sanda Frank Mba ne ya fitar da sanarwar a yau Alhamis.